Connect with us

Breaking News

Terrorist Group, Boko Haram, Set Up FM Station, Broadcasting On 96.8 Frequency

Published

on

Terrorist group, Boko Haram, has set up an FM station broadcasting on 96.8 frequency, the Hausa service of Voice of America has said.

According to the report, villagers living in the village of Tolkomari in the far north state of Cameroon said they tune to the station which spread Boko Haram’s propaganda challenging statements from authorities that they are winning the war.

Read the report in Hausa below…

Kungiyar Boko haram sun bude wani tashar radiyo na FM, wanda suke watsa farfaganda na kalubalatar kasashen dake yaki dasu ke fadi na cewa ana samun galaba akansu, wannan gidan radiyo dai an kafa shine garin Tolkomari a jihar arewa mai nisa kan iyakar Najeriya da kasar Kamaru.

Suna watsa shirye shiryen su a zangon FM, akan mita 96.8, jama’a a garin na Tolkomari, sun ce suna kamo tashar wannan gidan radiyo.

Wannan lamari dai yan ciwa gwamnatin kasar ta Kamaru tuwo a kwarya domin gano inda ‘yan kungiyar ta Boko Haram, ke watsa shirye shiryen su, amma masu iya Magana na cewa idan aka juri zuwa kogi da tulu wata rana za’a dawo da gammo.

Continue Reading
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *